AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Asiri Ya Tonu Gaskiyar Magana Akan Matan Da Sukafi Karfin Namiji Da Aure
    Entertainment

    Asiri Ya Tonu Gaskiyar Magana Akan Matan Da Sukafi Karfin Namiji Da Aure

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiAugust 2, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Barka da zuwa wannan shafi me albarka, akwai wata tambaya da ta jawo muhawa a shafukan sada zumunta musamman shafin TikTok wanda amihad.com taci karo dashi akan shin ana samun matan da sukafi karfin namiji da aure.

    Wannan abu dai kamar yanda bincikenmu ya tabbatar mana ya faru ne bayan mutuwar auren wata mata, inda ake cewa ita ba tsarar auren mijin data aura bace.

    Kada na cikaku da surutu yanzu zamuyi duba cikin wannan lamari na abinda ya faru daya jawo cece-kuce.

    Da gaske mace na fin karfin namiji da aure ?

    Bayan mutuwar auren Nafisa Ishak ta haddasa muhawara wadda ta jawo cece-kuce a shafukan sada zumta na zamani.

    In baku manta ba Nafisa Ishak itace wannan yarinyar da tayiwa Mallam Aminu Daurawa rasar kunya wanda abun ya kaure shafukan sada zumunta na tsawon lokaci.

    Sai dai bayan faruwar hakan ne auren ita wannan jarinya da ake cewa jaruma ce a masana’antar shirya fina finan hausa ya mutu. Hakan yasa mutane suke tunanin abinda tayiwa malam ne ya jawo mata wannan matsala ta mutuwar aure.

    Hakan yasa wasu mutane suketa ta ji mata maganganu kala kala akan wannan abu.

    Sai dai ta bakin Jarumar tace auran talaka bashi da wani amfani musamman ga yarinya yar dadi wacce bata saba da wahala kada ta sake batasha wahala a gidan iyayen taba taje gidan miji kuma tasha wahala.

    Hakika wannan magana ta fusata mutane da yawa wanda suka nuna fushinsu akan hakan kamar yadda shafin amihad.com ya tabbtar.

    Inda tace itafa zataci gaba da wayarwa da yan uwanta mata kai musamman masu kyau da kada su sake su auri wannan ba sa’ansuba wanda bazai iya basu duk wata kulawa ba musamman tajin dadin rayuwa.

    Masu karatu wannan daliline yasa mutane suketa muhawara kamar yadda shafin tsakar gida ya tabbatar magana cikin bidiyon daya wallafa a shafin Youtube. Domin jin yadda ta kasance zaku iya kallon wannan bidiyon kamar yadda zamu gabatar muku dashi a kasa.

     

    Bayan sauraran wannan jawabi nasa, me zaku iya cewa akan wannan muhawa. Muna jiran muji ra’ayoyinku.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Uba Ya Hada Baki Da Abokinsa Sun Yiwa Yarsa Fyade

    November 26, 2022

    Kalli Bidiyon Sabuwar Rawar Da Safara’u Tayi Wanda Ta Jawo Mata Matsala Wajen Mutane

    November 24, 2022

    Kalli Abinda Mutane Suka Yiwa Hamisu Breaker Lokacin Da Ya Kaiwa Mahaifiyarsa Ziyara

    November 21, 2022

    Haryanzu Babu Namijin Da Yazo Mun Da Maganar Aure, Wata Jaruma Ta Koka Kan Rashin Mijin Aure

    November 17, 2022

    Bidiyon Yadda Amarya Taki Sumbatar Ango A Gaban Jama’a Saboda Yana Warin Baki

    November 17, 2022

    Kalli Abinda Jaruma Momee Gombe Da Wani Jarumi Sukayi A Gidan Gala Ko Kunya Babu

    November 15, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.