Author: Lucky Murakami

A savant on system network security and information technology with adept leadership skills.

Richard Nana Sam, dan kasar Ghana ne wanda ransa yayi matukar baci, sanadiyyar wani lamari dake wakana a gidan shi, wanda ya yanke shawarar fallasa wa a kafafan sada zumuntar zamani, da sa ran samun mafita. Yayin bada labarin kalubalen da yake fuskanta a wata sananniyar kungiyar ‘yan Ghana dake da shafi a Facebook, ya kwashe labarin tun daga farko har karshe. Legit na ruwaito Richard ya bayyana yadda yayi wa yaran shi tagwaye (namiji da mace) masu shekaru 19 hayar malamar da za ta dunga koya musu karatu a gida. Malamar ta ce, tana dauke da ciki wata uku…

Read More

Wani dalibin ajin karshe a Jami’ar Tarayya ta Kashere da ke Jihar Gombe, Nalkur Zwalnan Lar ya kashe kansa saboda ya gaza mallakar wayar salula ta naira dubu hamsin. Wakilinmu ya ruwaito cewa, Nalkur ya kashe kansa ne a unguwar Santuraki da ke garin Kashere a daren ranar Laraba. Majiyar rahoton ta ce dalibin wanda ke karatu a Tsangayar Nazarin Koyarwa ya kashe kansa ne bayan ya sha guba, kuma bayan hakarsa ba ta cimma ruwa ba ya rataye kansa a jikin wata itaciya. Cikin wani sako da ya rubuta da hannunsa kafin wannan danyen aiki, dalibin ya yi wa…

Read More

Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta gurfanar da wani matashi dan shekara 24 mai suna Clement Joseph da ke zaune a Koropka, Chanchaga, a unguwar Minna, babban birnin jihar, bisa zarginsa da nuna kansa a matsayin likita, tare da yiwa wasu mata hudu ciki a jihar. An kama Joseph ne a ranar Asabar, 6 ga Nuwamba, 2022 bisa ga bayanan da aka bai wa ‘yan sanda. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, PPRO, DSP Wasiu Abiodun, ya bayyana haka a Minna. Ya ce an kama wanda ake zargin ne da laifuka uku da suka hada da yin…

Read More

Kotu a jihar Legas ta yanke hukuncin ɗaurin rai-da-rai kan wani uba da ya yiwa diyarsa fyaɗe tare da abokinsa. Uban da aka bayyana sunansa da Adewale Ibitoye da abokinsa Moses Oruke sun rinƙa yiwa ɗiyarsa mai shekara 14 fyaɗe har ta kai ga su sun yi mata ciki. Alkaliya Abiola Soladoye ta yanke musu hukuncin ne bayan kotu ta tabbatar mutanen biyu sun aikata laifin da ake zarginsu da shi. Alkaliyar ta yi alla-wadai da wannan kazamin cin zarafin kan ɗiyar da mutum ya haifa, la’akari da yadda suka rinƙa lalata da yarinyar na tsawon lokaci babu tausayi. Yarinyar…

Read More

Mahaifiyar budurwata ce ta nemi na yi wa ‘yarta ciki- Matashi Matashin da ake zargin ya dirka wa budurwarsa ciki a jihar Oyo ya sanar da kotun da ke yi masu Shari’a a birnin Ibadan babban birnin jihar cewa mahaifiyar yarinyar ce ta roki ya yi wa ’yarta ciki kafin su yi aure. Budurwa ce dai ta kai karar wannan matashi kotu don a raba tsakaninsu inda ta ce bayan ya yi mata ciki ya daina kula da ita da abin da ta haifa masa yadda ya kamata. Matashin ya fada wa kotu cewa iyayen budurwar ne suka nuna cewa…

Read More

Safiya Yusuf wadda akafi sani da Safara’u a cikin shirin Kwana Casa’in mai dogon zango ta kasance da su Mr442 da Ola of Kano wanda suke tsare a gidan yari yanzu haka a kasar Niger.Wannan Bidiyo ya jawo safara’u SAFAA ce-ce-ku-ce Bayan an kama mai gidanta. An zargi Safara’u din da nuna halin ko in kula akan kama mai gidan nata,sai dai kuma wata majiya ta tabbatar mana da cewa an sami rashin fahimta a tsakanin su kafin faruwar wannan lamarin. Kwatsam sai a jiya Jarumar ta saki wani fefen bidiyo Wanda yayi matukar tada hazo a shafin sada zumuntar…

Read More

Tofa an kuma wai mace ta haifi mace inji Hausawa ku kalli wasu zafafaen hotuna jarumar kannywood mai suna fati washa wacce kowa ya santa jaruma ce mai farin jini da kuma kokari wajen iya shirin film da kuma mayar da hankali akan aikin wanda shine yasa a kullum take kara yiwa ragowar jaruman nisa da kuma rata. Ku duba ku kalli yadda ya saki wasu zafafen hotuna wanda a yanzu ta saka wasu mutanen a zaton cewa tafi kowacce jaruma acikin masana’antar kannywood da kuma iya wanka shin anaku tunanin hakane ? Ko kuma kawai dai zancene. Da yawa…

Read More

Wani fasto ya yi wa wasu kananan yara ’yan uwan juna fyade har daya daga cikinsu ta samu juna biyu. Yarinyar da wannan fasto ya dirka wa ciki tare da ’yar uwarta mabiyansa ne a wani cocin Cherubim And Ceraphim da ke Jihar Ogun. Kakakin ’yan sandan jihar, Abimbola Oyeyemi, ya ce, “kananan yaran sun bayyana cewa idan suka je addu’ar dare a cocin, faston kan kai su gidansa, ya tursasa su tsoti wani wanda ke sa su barci nan take, idan sun farka za su ga an yi amfani da su. “Da aka tambaye su abin da ya hana…

Read More

Wani matashi ya yi karar iyayen budurwarsa a gaban Babbar Kotun Shar’iar Musulunci da ke Hotoro a Kano yana neman kotun ta hana su aura. Wani matashi ya yi karar iyayen budurwarsa a gaban Babbar Kotun Shar’iar Musulunci da ke Hotoro a Kano yana neman kotun ta hana su aurar da ita ga wani saurayin daban.. Tunda farko matashin mai suna Imam Mukhtar Dala ya yi karar budurwarsa Muhassin Auwal Dala da mahaifinta A.A. Dala da kakanta Sani Mai Alawayyo da kuma aminin babanta, Alhaji Audu, inda ya nemi kotu ta dakatar da auren da ake kokarin yi wa Muhasin…

Read More

Assalamualaikum warahamatullahi wabarkatuhu barkan ku da sake kasancewa damu a wani sabon rahoto. Innalillahi wa’inna ilaihiraji’una mun samu wani sabon labari mai matukar ban tausayi. Wani matashi ya tafka wata aikaka aikar rashin imani da kuma tausayi akan wata yarinya. Wannna yarin yar ba kowa bace face yar yayar wannan matashin da ya kashe ya rinyar. https://youtu.be/JyiaIn77FZQ Inda daga bisani ya binne ta a cikin kichin kuma ya fora tayils akanta tsabar rashin imani.

Read More