AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Bayan Rabuwa Da Mazajen Aure Biyu Fati Muhammad Ta Bayyana Babban Burinta A Rayuwa
    Entertainment

    Bayan Rabuwa Da Mazajen Aure Biyu Fati Muhammad Ta Bayyana Babban Burinta A Rayuwa

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiAugust 31, 2022Updated:August 31, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Kamar yadda kuka sani Fati Muhammad tsohuwar jarumar kannywood wacce ta dade tana zamani a shekarun baya kafin tayi aure.

    Auren jaruma Fati Muhammad yasa aka daina ganin ta a fina finan da ta saba fitowa, sai dai kuma daga baya auren ya mutu wanda shine fitowarta na biyu da ga gidan auren mazaje daban daban.

    A hira da akayi da ita a wani shiri mai suna daga bakin mai ita, Fati Muhammad ta bayyan wasu shirrruka da suka shafi rayuwarta.

    Daga bakin mai ita wani shiri ne na BBCHausa da ke kawo muku hira da fitattun mutane kan wasu abubuwan da suka shafi rayuwarsu zallah.

    Kamar yadda binciken mu ya tabbar a wannan kashi na 35, shirin ya tattauna da shaharrariyar tauraruwar fina-finan Kannywood Fati Muhammad wadda ta amsa tambayoyin da suka shafi rayuwarta.

    A cikin tattaunawar, ta yi waiwaye kan dalilan da suka sanya ta soma harkar fim, da irin rawar da ta fi takawa, da ma wanda ta fi so a hada ta da shi a fim.

    Kazalika ta yi magana kan abin da ba za ta taba mantawa da shi ba, da kuma shigarta harkokin siyasa, har ma da nau’in abincin da ta fi so ta ci.

    Ga cikakken bidiyon nan a kasa sai ku kalla don saurarar hirar baki daya.

    Bugu da kari, kamar yadda wasu mutane suke ta magana kan cewa dama duk tashen wata jaruma kafin tayi aure ne. Da zarar tayi aure to mutuncinta shine ta zauna a gidan mijinta.

    Duk wacce ta kashe aurenta ta fito, to ko ta dawo harkar fim taurarawar ta bazata sake haskawa kamar yadda tayi a baya ba.

    Hakan kuma ya faru da wannan jaruma duk da cewa bata ce ta dawo harkar fim gadan gadan ba. Amma dai abubawa da yawa da suka shafeta sun tabbatar da hakan.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Uba Ya Hada Baki Da Abokinsa Sun Yiwa Yarsa Fyade

    November 26, 2022

    Kalli Bidiyon Sabuwar Rawar Da Safara’u Tayi Wanda Ta Jawo Mata Matsala Wajen Mutane

    November 24, 2022

    Kalli Abinda Mutane Suka Yiwa Hamisu Breaker Lokacin Da Ya Kaiwa Mahaifiyarsa Ziyara

    November 21, 2022

    Haryanzu Babu Namijin Da Yazo Mun Da Maganar Aure, Wata Jaruma Ta Koka Kan Rashin Mijin Aure

    November 17, 2022

    Bidiyon Yadda Amarya Taki Sumbatar Ango A Gaban Jama’a Saboda Yana Warin Baki

    November 17, 2022

    Kalli Abinda Jaruma Momee Gombe Da Wani Jarumi Sukayi A Gidan Gala Ko Kunya Babu

    November 15, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.