AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Budurwar Da Take Saida Kwalam Da Kayan Makulashe Don Rufawa Kanta Asiri
    Entertainment

    Budurwar Da Take Saida Kwalam Da Kayan Makulashe Don Rufawa Kanta Asiri

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiAugust 13, 2022No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Wata matashiya a jihar Sakkwato da ke Najeriya, ta cire girman kai inda ta rungumi sana’ar yin kayan kwalam da makulashe domin rufa wa kanta asiri.

    Rukayya Abubakar Bajah matashiya ce da ke ajin karshe a jami’a, amma kuma ta rungumi sana’ar kayan makulashe, inda take yin gullisuwa da kwakumeti da carbin malam da makamantansu.

    Matashiyar dai ta rungumi sana’ar ne a wani mataki na kaucewa rashin aikin yi da kuma dogaro da kai.

    A cewar matashiya Rukayya Bajah ta samu alkhairi mai yawa sakamakon sana’ar tata, kuma tana daukewa kanta kudin makaranta da sauran lalurorin yau da kullum, baya ga matasa da take koyawa sana’ar da kuma wadanda ke taimaka mata suke kuma cin abinci a karkashinta.

    Ya Kashe Kaninsa Bayan Ya Kamashi Yana Zina Da Matarsa

    Wa ya kashe kaninsa, yayin da ya kamashi yana Zina da matarsa(Turmi da Tabarya) a Abuja.

    Lamarin ya farune a unguwar Kubwa dake babban birnin tarayya, Abuja.

    A daren ranar Larabane, Abdullahi Yusuf ya kama kanin nasa yana masa cin amana da matarsa.

    Aikuwa bai yi wata-wata ba, ya dauko wuka ya caka masa.

    An dai kama Abdullahi Yusuf, ya kuma shaidawa manema labarai cewa, matar tasa tace zata je makwabta wamda daga canne sai kanin nasa ya bita gidan makwabtan.

    Da ya ji shiru shine ya bi sahu, ai kuwa yana zuwa ya shiga dakin da matar tasa take, sai ya gansu tsirara suna lalata.

    Wani shaida, Olugbenga John, yace bayan da Abdullahi Yusuf ya kashe dan uwansa, ya so tserewa amma suka kamashi suka kira ‘yansanda.

     

    Anyi Auren yar autar marigayya Jaruma Amina Garba Dumba

    Allahu akbar tsohuwar jaruma a masana’antar kannywood wacce ta rasu dadadewa wato Hajiya Amina Garba Dumba anyi auran yar ta wacce itace yar auta acikin ya’yan da jarumar ta haifa a duniya kuma tayi aura sun tare tare da mijinta.

    Yarinyar da bata wuce shekara ashirin ba itace yar kara wacce jarumar ta mutu ta bari a duniya wanda lokacin da ta rasu tana karama nata iya mallakar hankalinsuba sai gashi cikin ikon Allah yanzu ta zama amarya acikin sabuwar Shekarar nan.

    An daiga manyan jarumai mata da maza a wajen taron bikin musamman ma matan na kannywood wanda sune sukayi uwa kuma sukayi makarbiya acikin sha’anin bikin kuma angansu suna chashewa wanda hakan ba karamin sha’awa ya bawa mutane ba.

    Ganin karar da jaruman kannywood din sukayiwa marigayyar yasa mutane suke ta yabonsu domin koda tana raye itakacin abinda zasuyi kenan sai gashi dukda bata Nan sunyi abin a yaba musu.

    Sai dai kuma kash mutane daba’a iya musu saida suka soki jaruman inda sukace ai su jaruman inda sabga ce ta biki tofa anan sukafi karfi inda za’a ga suna rawar jiki dakai mari wajen anyi komai dasu saboda shagalarsu.

    Amma kuma abinda mutane basu duba ba shine yariyar fa da akayiwa bikin yar tsohuwar jarumar wasan kwaikwayo ce aiki bakomai sayi kara wajen halattar bikin Allah ya jikan mahaifiyar ta da rahama ya kuma bata zaman lafiya agidanta.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Uba Ya Hada Baki Da Abokinsa Sun Yiwa Yarsa Fyade

    November 26, 2022

    Kalli Bidiyon Sabuwar Rawar Da Safara’u Tayi Wanda Ta Jawo Mata Matsala Wajen Mutane

    November 24, 2022

    Kalli Abinda Mutane Suka Yiwa Hamisu Breaker Lokacin Da Ya Kaiwa Mahaifiyarsa Ziyara

    November 21, 2022

    Haryanzu Babu Namijin Da Yazo Mun Da Maganar Aure, Wata Jaruma Ta Koka Kan Rashin Mijin Aure

    November 17, 2022

    Bidiyon Yadda Amarya Taki Sumbatar Ango A Gaban Jama’a Saboda Yana Warin Baki

    November 17, 2022

    Kalli Abinda Jaruma Momee Gombe Da Wani Jarumi Sukayi A Gidan Gala Ko Kunya Babu

    November 15, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.