AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Daga Karshe An Shiga Kotu Kan Shari’ar Fatima Wacce Aka Yankewa Kafa
    News

    Daga Karshe An Shiga Kotu Kan Shari’ar Fatima Wacce Aka Yankewa Kafa

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiAugust 29, 2022No Comments1 Min Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    An shiga kotu a yau Litinin domin sauraren shari’ar fatima wacce aka yankewa kafa sakamakon buge ta da mota.

    Saidai kamar yadda amihad.com ta samu labari ‘yan uwan Fatima sun soma zargin ba za a yi musu adalci ba saboda yaron dan masu hali ne.

    Hakan yasa suka fara tura kokensu zuwaga inda zasu samu taimako na bi musu hakkinsu.

    A yau ne aka shiga kotu wajen zaman yanke hukunci ga wanda ya yi sanadiyar buge Fatima da mota, amma Alkalin kotun bai samu zuwa zaman na yau ba, saidai kuma an samu hargitsi wanda ya yi sanadiyar jami’an tsaro suka hana ‘yan jarida da sauran al’umma daukar hoto ko bidiyo a wurin.

    A dalilin hakan ne wasu a bangaren Fatima suna zargin kotun da ba za ta iya musu adalci akan wanda ya yi sanadiyar buge `yar su ba saboda bangaren iyayen yaron masu kuɗi ne sannan kamar dai ana so a canza labarin.

    Ya kamata jama’a ku fito domin mu nemi ‘yanci ga Fatima.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022

    Yadda Aka Kama Malamin Addini Yana Lalata Da Yan Mata Biyu Yan Uwan Juna

    November 23, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.