AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home ยป Duniya Tazo Karshe! Mata Sun Fara Tallen Lambobin Wayarsu Saboda Neman Mijin Aure
    Entertainment

    Duniya Tazo Karshe! Mata Sun Fara Tallen Lambobin Wayarsu Saboda Neman Mijin Aure

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiAugust 10, 2022Updated:August 10, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    A wani bidiyo da mukai karo dashi ya tabbatar mana da cewa wata mata tana ikirarin cewa duk mai neman matar Aure Ya kira lambar wayarmu muna da fara da baka.

    Wannan lamari ya faru cikin budiyon da matar ta sake a shafinta na sada zumunta wanda hakan ya bawa mutane mamaki matuka har ya jawo cece-kuce kan cewa nan gaba mata zasu fara zuwa don mika sakon soyayyarsu zuwa wajen maza.

    Matar tace duk wanda ya kasance yana neman matar aure wanda bai taba aure ba ko kuma mai mata wanda yake son kara aure to maza ya kira lambar wayarta domin ta tanadi yan mata kala kala.

    Tace tayi dogon nazari ganin yadda mata ke fama wajen neman mijin aure yayin da mazan auren kuma sunyi wahala a wannan zamani.

    Kamar yadda amihad.com taji matar ta kuma kara da cewa duk kalar matar da mutum yakeso inma bahaushiya, bayerabiya, inyamura ko kuma ko wane yare da muke dashi a kasar nan to ta tanada yan mata kala kala sai wadda mutum yakeso.

    Ta kuma ce suna da falani sirara da kuma masu kiba, gajeru da kuma dogaye, yan masu kudi da yayan masu rufin asiri, sai dai wadda mutum ya zaba.

    Gadai bidiyon nan zamu gabatar muku a kasa don ji ta bakin wannan matar

    Sai dai kuma bayan bullar wannan bidiyo da yawa daga cikin mutane sunata maida martani inda wasu ke cewa wannan ai kamar cin zarafin aure ne. Idan mutum yanason aure yafi masa kyau yaje ya nemi mace ya hadu da ita gaba da gaba su tattauna don fahimtar juna.

    Kazalika kamar yadda malamai suka fada akan irin wannan lamarin mutum baisan wace irin matar da zai dauko ba kuma zaman aure ba zamane na karamin lokaci ba, zamane na mutu ka raba musamman idan akwai soyayya ta gaskiya.

    Muna rokon Allha ya hadamu da mata na gari ya kuma bamu zaman lafiya me dorewa.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Uba Ya Hada Baki Da Abokinsa Sun Yiwa Yarsa Fyade

    November 26, 2022

    Kalli Bidiyon Sabuwar Rawar Da Safara’u Tayi Wanda Ta Jawo Mata Matsala Wajen Mutane

    November 24, 2022

    Kalli Abinda Mutane Suka Yiwa Hamisu Breaker Lokacin Da Ya Kaiwa Mahaifiyarsa Ziyara

    November 21, 2022

    Haryanzu Babu Namijin Da Yazo Mun Da Maganar Aure, Wata Jaruma Ta Koka Kan Rashin Mijin Aure

    November 17, 2022

    Bidiyon Yadda Amarya Taki Sumbatar Ango A Gaban Jama’a Saboda Yana Warin Baki

    November 17, 2022

    Kalli Abinda Jaruma Momee Gombe Da Wani Jarumi Sukayi A Gidan Gala Ko Kunya Babu

    November 15, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN โ‚ฆ1.5m Loan โ€“ Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.