AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Gara Masu Yin Luwadi Da Masu Maulidi – Sheikh Anas Taufik Ghana Ya Kira Ruwa
    Education

    Gara Masu Yin Luwadi Da Masu Maulidi – Sheikh Anas Taufik Ghana Ya Kira Ruwa

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiOctober 5, 2022No Comments1 Min Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    A wannan satin da yagata malaman Izala da malaman Darika suna maganganu tare da cece-kuce akan wata magana da Sheikh Anas Taufiq Ghana ya fadi cewa, gara kazantar masu Luwadi da kazantar masu Maulidi wanda nan da nan jama’a suka fara masa raddi.

    Hakan ya faru ne a lokacin da malaman Izala suke sassauta ra’ayin kin Maulidi da suke fama da shi a cikin malaman akwai irin su, Nuru Khalid, Dr Ahmad Buk, inda sukayi kira da a sassauta kiyayyar da akewa masu Maulidi.

    Domin malaman suna tunanin hakan zai iya kai ga mutum kin Annabi Muhammad (S.A.W), inda a kokarin nuna illar Maulidi da kuma haramta shi da Sheikh Anas Taufiq yake nan da nan furucin nasa ya janyo cece-kuce.

     

    Amma a lokacin da malamin yaji ana ta cece-kucen akan wannan magana da yayi, sai malamin ya bayyana inda yake bayani domin ya fashimtar da al’umma wadanda basu fashimci abin da yake nufi ba.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yobe State University, ABU collaborate on 12 months IJMB programm

    December 15, 2022

    Apply For Michael Taiwo Annual Scholarship for Graduate and Undergraduate Study

    December 13, 2022

    Why Schools Need Virtual Reality Technology Today

    October 7, 2022

    How Safe Is Your Data When Applying For An Online Payday Loan?

    October 7, 2022

    How to prepare well for the start of the school year?

    October 6, 2022

    Top 15 Universities In Nigerian In 2022

    October 6, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.