AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Idan Safara’u Ta Amince Zan Aureta – Wani Matashi Ya Roki A Fada Mata Sakonsa
    Entertainment

    Idan Safara’u Ta Amince Zan Aureta – Wani Matashi Ya Roki A Fada Mata Sakonsa

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiAugust 5, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    A yau munzo muku da jawabi tsohuwar jarumar masana’antar kannywood wanda ta haskaka a cikin shirin mai dogon zango na talabijin din arewa 24tv mai suna kwana casa’in safara’u.

    Safara’u tayi suna cikin ƙanƙanen lokaci a cikin shirin kwana casa’in duba da irin yadda ta nuna halayenta kyawawa a cikin shirin amma kash anyi kusan zango ukku da ita sai ga bidiyon tsiraicin ta ya fita a kafafen sada zumunta wanda yayi sanadiyar anka fitar da ita daga shirin kwana casa’in.

    Bakin nan kuma shikenan tauraronta bai sake haskakawa sai yanzu kuma munka samu labari wanda ya tabba ta koma mawakiya.

    Safara’u ta fara waka tare da Mr 442 wanda yayi wakar tsiraicin Maryam booth wakar su ta farko ita “kwalelenku”.

    A cikin wakar ta yi baiti wanda ya zamo shagube da habaici ga masana’antar kannywood inda take cewa :-

    “Na chanza gida na chanza kala

    Na bar sana’ar yan wahala.“

    Abubuwan dai safara’u yanzu sai dai ace Allah ya shirya bawansa amma tayi nisa sosai.

    Amma duk da haka kuma daman Hausawa kance so hana ganin laifi duk kallon lalacewar da ake gani da safara’u tayi ga wani ya fito ya nuna cewa zai aureta idan ta amince kamar yadda ya wallafa a shafinsa na sada zumunta.

    “Ku fadawa Safara’u idan ta amince zan Aure ta, na amince!”

    Wanda nan take wani daga cikin abokansa wanda hadimin dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP Abban hajiya yayi alkawalin cewa:-

    “Jama’a ku shaida.

    Abokin mu SA Muhammad T. Shehu ya amince yana son Safarau. Indai ta amince ni nayi alkawarin zan bada sadakin auren.

    Kuma na tabbatar mutane zasu basu gudunmawar data dace.

    Malam Isah Abbas Ahmed, Muawiyya Alqali Inuwa ku shaida.”

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Uba Ya Hada Baki Da Abokinsa Sun Yiwa Yarsa Fyade

    November 26, 2022

    Kalli Bidiyon Sabuwar Rawar Da Safara’u Tayi Wanda Ta Jawo Mata Matsala Wajen Mutane

    November 24, 2022

    Kalli Abinda Mutane Suka Yiwa Hamisu Breaker Lokacin Da Ya Kaiwa Mahaifiyarsa Ziyara

    November 21, 2022

    Haryanzu Babu Namijin Da Yazo Mun Da Maganar Aure, Wata Jaruma Ta Koka Kan Rashin Mijin Aure

    November 17, 2022

    Bidiyon Yadda Amarya Taki Sumbatar Ango A Gaban Jama’a Saboda Yana Warin Baki

    November 17, 2022

    Kalli Abinda Jaruma Momee Gombe Da Wani Jarumi Sukayi A Gidan Gala Ko Kunya Babu

    November 15, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.