AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Ina Son Sake Zama Matar Sani Danja Amma Ina Tsoron Sabawa Allah
    Kannywood

    Ina Son Sake Zama Matar Sani Danja Amma Ina Tsoron Sabawa Allah

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiAugust 22, 20221 Comment2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Bayan yawan tambayoyi da korafe-korafe da mutane akan rabuwar auren Sani Danja da matarsa Mansura Isah an samu jin ta bakin ita matar inda ta fadi dalilan da zasu hana ta komawa kamar yadda binciken amihad.com ya tabbatar.

    Jaridar Leadership Ayau ta rawaito cewa Mansurah Isah tsohowar matar fitaccen jarumin fina-finan Hausa, Sani Musa Danja, ta bayyana cewar, tana matukar bukatar komawa dakin mijinta wato gidan Sani Danja a matsayin matarsa amma tana fargabar yin abun da zai kasance akwai sabon Allah a ciki.

    Ta ke cewa, “Na fi ku son na koma gidan Sani Danja, amma idan zama ya haramta sai hakuri.”

    Idan za ku iya tunawa Sani da Mansurah sun rabu a matsayin Ma’aurata ne a ranar 27 ga watan Mayun 2021 wanda mutuwar aurensu ya zama abun muhawara.

    Jarumar wacce a karin farko take cewa dukkanin masu nemanta da ta koma gidan uban ‘ya’yanta tana jinsu kuma tana amsar shawarorin bi-hasalima ta fi su son komawa gidan na Danja amma in akwai haramci a ciki ta hakura duk yadda yake sonshi ko yake sonta.

    Jaruma ta shaida wa majiyar DCL Hausa ta mujallar fim magazine cewa ta shelanta labarin rabuwar nasu ne domin kada jama’a suke ganin tana rayuwarta yadda take so su ga kamar tana wasa da aurenta.

    Mansurah, wacce suka haifi ‘ya’ya hudu da Sani Danja (mace daya, maza uku), ta ce ko da farko ma abin da ya sa ta sanar da duniya labarin rabuwarsu, ta yi hakan ne domin kada a matsayin ta na fitacciya a gan ta da wani a waje ko ta tsaya da wani a rika yi mata kallon tana wasa da aurenta ko kuma ma a ce bata dauki auren da daraja ba.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Shin Dagaske Ne Jaruma Fati Washa Tafi Duk Matan Kannywood Kyau?

    November 24, 2022

    Jaruman Kannywood Sun Jawowa Kansu Magana Saboda Wannan Bidiyo Da Sukayi

    November 20, 2022

    Kalli Bidiyon Maryam Yahaya Tana Rawar Yan Kauye Kafin Ta Shiga Harkar Fim

    November 18, 2022

    Junaidiyya Gidan Badamasi Ta Bayyana Dalilin Dayasa Ta Fito Daga Gidan Mijinta Ta Fara Harkar Fim

    November 18, 2022

    Jerin Matan Da Adam A Zango Yayi Soyayya Dasu A Kannywood

    November 18, 2022

    Kalli Abinda Hamisu Breaker Da Momee Gombe Sukayi A Gidan Gala Wanda Ya Jawo Musu Magana

    November 16, 2022
    View 1 Comment

    1 Comment

    1. Ismaeel Abubakar kurna on August 24, 2022 6:27 am

      To Allah ya kyauta 🤲

      Reply

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.