AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Inda Ranka Kasha Kallo: Yadda Aka Kama Wata Mata A Arewa Ta Auri Maza Uku Ba Tare Da Saninsu Ba
    Family & Relationships

    Inda Ranka Kasha Kallo: Yadda Aka Kama Wata Mata A Arewa Ta Auri Maza Uku Ba Tare Da Saninsu Ba

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiSeptember 22, 2022Updated:October 4, 2022No Comments1 Min Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Northern Habiscus ta bayar da labarin cewa “Na farko dai tana da shi ainahin uban yaran ta wanda sukayi auren saurayi da budurwa.

    Se ta dan samu dan aikin contracts Haka ba a rasa ba a Abuja se take yawan zuwa se ALLAH ya hada ta da wani, da yai mata Fatin Aure se goganiya ta yarda.

    Se take musu shift, na garin Su sati biyu na Abuja sati biyu. Duk a cikin Su ba wanda ya Sani.

    Can Za tayi tafiya turai ta hadu da wani bayarabe shima yayi ta yin aure ta ce mishi ba matsala aka dada daurawa.

    Yanzu igiya nawa? Tara kenan ko?

    Shi kenan ana nan ana nan, se ta kara haduwa da wani yai mata ta yin Aure har an fara prep se 4th husband yace Bari ya dan bincika shine fa asirin oganiya ya Tonu.

    Da ran 4 ya bacci duk se da ya sannar da mazajen hajiya!!! Abu dai beyi dadi ba.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Kanin Miji Ya Dirkawa Amaryar Yayansa Ciki A Nasarawa

    November 19, 2022

    Sati Biyu Kacal Da Yin Aure Amarya Ta Bukaci Ango Ya Saketa Saboda Baya Iya Gamsar Da Ita A Kan Gado

    November 18, 2022

    Yadda Ake Kwalliyar Maida Tsohuwa Yarinya

    November 7, 2022

    Lokuta Da Yawa Maza Yan Iska Sunfi Iya Soyayya Wata Budurwa Ta Kira Ruwa

    November 5, 2022

    Yadda Ango Yayi Dawowar Bazata Ya Kama Matarsa Da Babban Abokinsa Suna Cin Amanarsa

    November 4, 2022

    Bidiyon Hira Da Matar Da Take Auren Maza Biyu Kuma Suke Kwana Kan Gado Daya

    November 3, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.