AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Innalillahi Wa’inna illarraju’un Yadda Matashi Ya Halaka Mahaifinsa Akan Amfanin Gona
    News

    Innalillahi Wa’inna illarraju’un Yadda Matashi Ya Halaka Mahaifinsa Akan Amfanin Gona

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiOctober 15, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Wani matashi dan kasa da shekaru 20 ya hallaka mahaifinsa kan sabani da suka samu a tsakaninsu a gona.

    Yaron ya yi wa tsohon kisan gilla ne saboda dattijojin ya yi masa tambaya a gonar a ranar Juma’a da yamma a kauyen Issele-Uku da ke Karamar Hukumar Aniocha, Jihar Delta.

    Wani ganau a kauyen ya ce, “Matashin ya kashe mahaifinsa ne bayan dattijon ya bi shi gona yana tambayar dalilin da ya girbe masa amfanin gona ba da izininsa ba.

    “Tambayar da tsohon ya yi masa a gonar kan dalilin girbe masa amfanin gona ba da izini ba ne ya fusata matashin ya kashe shi.

    “Yaron ya yi kokarin tserewa, amma mutanen kauyen Ukpati suka ritsa suka damka shi ga ’yan sanda.

    “A jawabinsa a hannun ’yan sanda ya bayyana nadamarsa bisa abin da ya aikata.”

    A cewarsa, wanda ake zargin ya ce, “Shi ya same ne a gona ina aiki, yana kokarin kwace addar saboda ba ma shiri da shi.

    “Da ya dauki adda yana kokarin ya sare ni, shi ne na sa ita ce na tare shi, sannan na buga masa itacen.

    “A lokacin da zai fadi, wayar ta fadi kasa, san na dauke ta, ba san cewa mutuwa zai yi ba.

    “Da itace na yi amfani, kuma kowa ya gani, babu komai a hannuna lokacin da na tafi gona.

    “Itace na buga masa sau uku, ban san cewa abin da na yi zai yi ajalin mahaifina ba.”

    Jami’in Hulda da Jama’a na Rundunar ’Yan Sanda ta Jihar Delta, DSP Edafe Bright, ya ce, “tabbas an yi haka.”

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022

    Yadda Aka Kama Malamin Addini Yana Lalata Da Yan Mata Biyu Yan Uwan Juna

    November 23, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.