AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Lokuta Da Yawa Maza Yan Iska Sunfi Iya Soyayya Wata Budurwa Ta Kira Ruwa
    Family & Relationships

    Lokuta Da Yawa Maza Yan Iska Sunfi Iya Soyayya Wata Budurwa Ta Kira Ruwa

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiNovember 5, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    ­Wata budurwa ma’abociya amfani da kafar sada zumuntar zamani ta Twitter mai suna Fatima Umar ta bayyana irin mazan da su ka fi iya soyayya.

    Yayin da mata da dama ke neman maza natsatstsu da hankali, ita ra’ayinta dangane da maza wadanda su ka fi lakantar soyayya.

    Budurwar wacce tayi wallafar tare da hadawa da wani hotonta wanda ta dau kyau, ta bayyana cewa maza ‘yan iska sun fi iya soyayya.

    A cewar Fatima, wani lokacin maza ‘yan iska sun fi iya soyayya maimakon maza masu natsuwa.

    Kamar yadda ta wallafa:

    “Wani lokacin ‘yan iskan maza sun fi iya soyayya.”

    Tabbas wannan wallafar ta dauki hankali kwarai, inda wasu ke ganin gaskiya maganarta, wasu kuma na ganin akasin haka.

    Mun samu tattara martanin mutane da sunkayi a karkashin wannan rubutu da ta wallafa.

    @Yusuf isah Haruna cewa yake: Wlh inkikai wasa se wani ya yageki completely kuma be gama kai sako ba dan gidanku tunda kai kayi yakemuku.

    @Yakubuyusuf : Idan sun Hada da Yan ISKAN MATA Kinga Sai SOYAYYA tayi Kyau

    @over thinking cewa yake: Wani lokaci Yan iskan Mata sunfi rowar rufaida da rijiyar da Inka zura gugar ka sai dai kazuba Mata baka jawo bah

    @A’Hab cewa yake : Gaskiya ne kam yakubu,kaga idan aka hada da dan tumbi ma tafiyar zata fi kyau

    @Ibrahimgarba yana cewa : Bahakabane. Wasudai suke Bata wasu. Kiyi addu a.sai allah yabaki nagari. Domin addu a. Tana maganin komai arayuwa

    @muhammad815 yana mai cewa : Eh, tabbas tunda y’ar iskar yarinya ita take kasancewa da dan iskan Namiji kam

    @abdullahi salisu : Kuma sunfi iya karyaba wlh dik makaryata ne irinsu kibi a hankali wlh akwai magana a bakinsu kamar gidan rediyo

    @khalid Abba yace : Aikuwa Babu mai shaawar dan iskan namiji sai dai in macen ma hakan take….. Saboda ustaz ai da hadisin annabi ma zai koya ya miki soyayyar..

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Kanin Miji Ya Dirkawa Amaryar Yayansa Ciki A Nasarawa

    November 19, 2022

    Sati Biyu Kacal Da Yin Aure Amarya Ta Bukaci Ango Ya Saketa Saboda Baya Iya Gamsar Da Ita A Kan Gado

    November 18, 2022

    Yadda Ake Kwalliyar Maida Tsohuwa Yarinya

    November 7, 2022

    Yadda Ango Yayi Dawowar Bazata Ya Kama Matarsa Da Babban Abokinsa Suna Cin Amanarsa

    November 4, 2022

    Bidiyon Hira Da Matar Da Take Auren Maza Biyu Kuma Suke Kwana Kan Gado Daya

    November 3, 2022

    Tsawon Shekara 6 Mijina Ya Kasa Min Ciki Shiyasa Na Gwada Kwazon Direba Inji Matar Auren Da Asirinta Ya Tonu

    October 29, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.