AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Matasa 2 Sun Bawa Hamata Iska Akan Wata Tsaleliyar Budurwa A Jihar Nasarawa
    News

    Matasa 2 Sun Bawa Hamata Iska Akan Wata Tsaleliyar Budurwa A Jihar Nasarawa

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiSeptember 19, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Ta kasance bakar rana ga matashin dan shekara 25, jibril Abdullahi, a yayin da ya cinye jijiyar hannun abokin fadansa akan budurwa a nasarawa.

    Mun samu tabbacin cewa; Jibril Abdullahi an hadasu da dayan Usman Danladi dan shekara 21, da laifin zama masoyin budurwasa a layin.

    A lokacin da yake tabbatar da faruwar lamarin, kwamand din ‘yan Sanda na nasarawa sunce, an kama mai laifin ne da laifin niyyar kisan kai.

    Kamar yadda jami’in ‘yan sanda mai magana da jama a, DSP Ramhan Nansel, yace a ranar 16 ga watan satumba shekarar 2022 da kamar misalin awa 1600, mun samu bayanin wani Jibril Abdullahi dan shekara 25 dan jihar kaduna, a unguwar tudun wada, an kamashi kuma da jijiyar idon hannunsa.

    DSP Nansel yace,ayayin samun wannan bayanin na lamarin, an tura Jami’an ‘yan Sanda na division din Goshen City wanda CSP Eunice Ogbadu ya jagoranta, sunyi saurin zuwa inda abun ya faru sannan akayi saurin kai marar lafiyan asibitin Federal Medical center, keffi domin a basa taimakon gaggawa.

    Kamar yadda PPRO, “ cikin maida hankali akan mai laifin wanda yayi kisan kai, anyi duba da sashen Wanda yayi kisa da bencike angama su a 17/9/2022 a lokacin da aka kama Wanda ya kashe Usman danladi dan shekara 21 A.K.A an kama shi.

    DSP yace a yayin bencikar mai laifin ya amsa laifinsa amma yayi korafin cewa majinya cin tuni ya takurawa budurwarsa(Aisha) sannan kuma bayan ya biye masa sunyi fada, ayayin fada ya yanki majin yacin da wuka.

    Kwamishinan ‘yan sanda, CP Adesina Soyemi ya tabbatar da case din zasu tura shi sashen bencike akan masu laifi na jihar domin cigaba da bencike.

    Yace za a tura shi kotu domin yi masa hukunci bayan gama benciken.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022

    Yadda Aka Kama Malamin Addini Yana Lalata Da Yan Mata Biyu Yan Uwan Juna

    November 23, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.