AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Miji Yakai Matarsa Kotu Kan Ta Biyashi Diyar Naira Miliyan 1.6 Bayan Ta Nuna Bata Sonsa Bayan Aure
    News

    Miji Yakai Matarsa Kotu Kan Ta Biyashi Diyar Naira Miliyan 1.6 Bayan Ta Nuna Bata Sonsa Bayan Aure

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiSeptember 10, 2022Updated:September 10, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Abubuwan ban mamaki da al’ajabi basa karewa yayin da wani magidanci mai suna Yusuf Mohammed ya riki Kotun Magajin Gari dake Kaduna da ta tilasta wa matarsa Murjanatu Nasiru ta biya shi naira miliyan 1.6 diyyar auren sa da ta ce ba ta yi kuma.

    Majiyar amihad.com ta tabbatar mana Yusuf ya shaida wa kotu cewa ba shi ne ba ya son auren ba, Murjanatu ce ba ta so, saboda haka dole ra biya shi sadakin da ya biya na auren ta sannan kuma da wasu kuɗade da ya easa a dalilin aurenta da yayi.

    ” Bayan sadakin naira 50,000 da na biya, akwai yayana da yake bani naira 35,000 duk wata amma a dalilin auren Murjanatu da nayi ya daina bani tun daga 2018. Saboda haka dole ta biya ni wannan kudaɗe tukunna. jKamar yadda majiyarmu jaridar Premium Times ta rawaito.

    Lauyan da yake kare Murjanatu ya ce babu wannan alkawari a tsakanin Murjanatu da Yusuf.

    ” Murjanatu ta ce ba ta kaunar zaman aure da Yusuf saboda haka take neman kotu ta raba su, domin bata so ta yi abinda ba haka ba ta rika saba wa Allah.

    Alkalin kotun Rilwanu Kyaudai ya dage Karar zuwa 15 ga watan Satumba domin cigaba da shari’ar.

    A bisa shari’ar Musulunci mace na da damar cewa bata yin aure da wani idan zaman nasu bai gamsar da ita ba, amma kuma sai anbi hanya ta koyarwar Musulunci.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022

    Yadda Aka Kama Malamin Addini Yana Lalata Da Yan Mata Biyu Yan Uwan Juna

    November 23, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.