Close Menu
    AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    News

    Musulmi Da Kirista Allah Duk Yana Ganin Mu A Matsayin Dai-Dai Ne – Sarkin Musulmi

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiSeptember 27, 2022No Comments1 Min Read

    Musulmi Da Kirista Allah Duk Yana Ganin Mu A Matsayin Dai-Dai Ne – Sarkin Musulmi

    Mai alfarma Sarkin Musulmi Alh. Abubakar Sa’ad na III yace! Babu wanda zai iya kawar da Addinin Kirista Addinin Musulmi a kaf fadin Najeriya, bisani haka Allah ya haliccemu wuri guda.

    Bugu da Kari Abubakar Sa’ad ya cigaba da cewa; Wani bai isa ya kawar da kowane addini a Najeriya ba, domin Allah ne ya yi mu, ya halicci wadannan addinai.

    Ya kuma hada mu wuri daya, zaman lafiya nada matukar muhimmanci a gare mu mu cigaba da zama a matsayinmu na kasa daya Al’umma Daya, don haka kada mu bari wani ya yi amfani da addini ya raba kawukan mu.

    Related Posts

    Tofah Bayan Ganin Bidiyon Tinubu Yana Motsa Jiki, Malmai Sun Fara Zazzago Martani

    January 11, 2024

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2025 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.