AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Ni Sabuwa Ce Fil A Leda Duk Wanda Ya Shirya Aurena Yazo Mu Daidaita Inji Wata Tsohuwar Yar Shekara 70
    Entertainment

    Ni Sabuwa Ce Fil A Leda Duk Wanda Ya Shirya Aurena Yazo Mu Daidaita Inji Wata Tsohuwar Yar Shekara 70

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiSeptember 29, 2022Updated:September 29, 2022No Comments1 Min Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Wata Mata Yar asalin Kasar Congo yace yanzu haka tana maraba da dukkan Namijin daya shirya Auren ta, Matar wacce yanzu haka take cika shekaru 70 a duniya.

    Matar Mai suna Alphonsine Tawara, tace Maza da dama sun nemi Auren ta lokacin tana da kuruciya, Kuma tayi soyayyah mai tarin yawa sai dai a lokacin mata bukatar Aure.

    Ta dauki hukuncin rashin yin Aure ne da wuri a kokarin ganin ta samarwa Yan’uwanta Karatu ingantacce.
    Malamar Makaranta ce ta kwashe shekaru Mai tsawo tana karantar, bata da Yaro ko guda amma dalubanta suna kwashe mata kewar rashin Yaranta na Jini.

    Yanzu haka tana neman Mijin Aure sai dai abun yana nema ya gagara, amma tana mai tabbatarwa da dukkan Wanda zai Aure ta zai same ta Sabuwa fil a leda kamar Budurwa.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Uba Ya Hada Baki Da Abokinsa Sun Yiwa Yarsa Fyade

    November 26, 2022

    Kalli Bidiyon Sabuwar Rawar Da Safara’u Tayi Wanda Ta Jawo Mata Matsala Wajen Mutane

    November 24, 2022

    Kalli Abinda Mutane Suka Yiwa Hamisu Breaker Lokacin Da Ya Kaiwa Mahaifiyarsa Ziyara

    November 21, 2022

    Haryanzu Babu Namijin Da Yazo Mun Da Maganar Aure, Wata Jaruma Ta Koka Kan Rashin Mijin Aure

    November 17, 2022

    Bidiyon Yadda Amarya Taki Sumbatar Ango A Gaban Jama’a Saboda Yana Warin Baki

    November 17, 2022

    Kalli Abinda Jaruma Momee Gombe Da Wani Jarumi Sukayi A Gidan Gala Ko Kunya Babu

    November 15, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.