Close Menu
    AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Entertainment

    Ni Sabuwa Ce Fil A Leda Duk Wanda Ya Shirya Aurena Yazo Mu Daidaita Inji Wata Tsohuwar Yar Shekara 70

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiSeptember 29, 2022Updated:September 29, 2022No Comments1 Min Read

    Wata Mata Yar asalin Kasar Congo yace yanzu haka tana maraba da dukkan Namijin daya shirya Auren ta, Matar wacce yanzu haka take cika shekaru 70 a duniya.

    Matar Mai suna Alphonsine Tawara, tace Maza da dama sun nemi Auren ta lokacin tana da kuruciya, Kuma tayi soyayyah mai tarin yawa sai dai a lokacin mata bukatar Aure.

    Ta dauki hukuncin rashin yin Aure ne da wuri a kokarin ganin ta samarwa Yan’uwanta Karatu ingantacce.
    Malamar Makaranta ce ta kwashe shekaru Mai tsawo tana karantar, bata da Yaro ko guda amma dalubanta suna kwashe mata kewar rashin Yaranta na Jini.

    Yanzu haka tana neman Mijin Aure sai dai abun yana nema ya gagara, amma tana mai tabbatarwa da dukkan Wanda zai Aure ta zai same ta Sabuwa fil a leda kamar Budurwa.

    Related Posts

    Uba Ya Hada Baki Da Abokinsa Sun Yiwa Yarsa Fyade

    November 26, 2022

    Kalli Bidiyon Sabuwar Rawar Da Safara’u Tayi Wanda Ta Jawo Mata Matsala Wajen Mutane

    November 24, 2022

    Kalli Abinda Mutane Suka Yiwa Hamisu Breaker Lokacin Da Ya Kaiwa Mahaifiyarsa Ziyara

    November 21, 2022

    Haryanzu Babu Namijin Da Yazo Mun Da Maganar Aure, Wata Jaruma Ta Koka Kan Rashin Mijin Aure

    November 17, 2022

    Bidiyon Yadda Amarya Taki Sumbatar Ango A Gaban Jama’a Saboda Yana Warin Baki

    November 17, 2022

    Kalli Abinda Jaruma Momee Gombe Da Wani Jarumi Sukayi A Gidan Gala Ko Kunya Babu

    November 15, 2022
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2025 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.