AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Safara’au Ta Tona Asirin Wanda Suka Fitar Da Bidiyon Tsiraicinta
    Entertainment

    Safara’au Ta Tona Asirin Wanda Suka Fitar Da Bidiyon Tsiraicinta

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiAugust 30, 20221 Comment2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    A wata hira da shafin BBCHausa sukayi da mawaki Safara’u wanda akafi sani da SAFA ta bayyana yadda bidiyon tsiraicinta ya fita yabi duniya.

    Amihad.com ta kawo muku yadda ta kasance da kuma cikakken bidiyon hirar da tayi da majiyar tamu.

    Kamar yadda kuka sani a watannin baya ne bidiyon tsiraicin Safara’u, mai fitowa a shirin Kwana Casa’in da Arewa24 ke shiryawa, ya fita duniya.

    Wanda bayan fitar bidiyon, masu shirya fim din sun dakatar da ita daga shirin lamarin da ya sa ta tsunduma cikin harkokin wakoki.

    BBCHausa ta rawaito cewa Safara’u ta bayyana yadda aka yi bidiyon ya fita a duniya da kuma wadanda take zargi da fitar da shi. Matashiyar ta ce ta shiga mawuyacin hali bayan faruwar lamarin inda ta kai har wata uku ba ta fita ko waje ba, har ma ta kai ana jifan ta da duwatsu idan ta zo wucewa ta wani wuri.

    Kazalika cikin wannan hira da majiryar tamu tayi da ita mawakiyar ta bayyana irin hakin da ta shiga bayan fitar wannan bidiyo.

    Ta kara da cewa mutane da yawa sun ce tayi abin ne domin tura wa wata kawarta da suke madigo tare inda wasu kuma ke cewa ta aika wa saurayinta bidiyon ne.

    Sannan cikin bdiyon tace: ‘‘Na kan yi irin wannan bidiyo na ajiye a wayata saboda jin dadi ko na wani abu daban, kuma ni na sani kashi 70 cikin 100 na mata na irin wadannan bidiyo su ajiye a wayoyinsu”, in ji Safara’u.

    Ga dai cikakken bidiyon hirar da akayi da ita nan sai ku kalla domin jin ta bakinta.

     

    Ta ce duk da cewa ba ta san wanda ya yada bidiyon ba, amma tana zargin wadanda take tare da su kamar kawayenta saboda tana yawan ba da wayarta ga mutane domin yin kira.

    Ta ce dukkan ‘yan uwanta sun ce mata wannan kaddara ne na rayuwa kuma ta dau dangana, amma mutanen gari ke tsinuwa suka yi ta mata da kuma kiranta da sunan karuwa wanda har ta kai ga ta kusan toshe dukkan shafukanta na sada zumunta. Kamar yadda BBCHausa ta rawaito.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Uba Ya Hada Baki Da Abokinsa Sun Yiwa Yarsa Fyade

    November 26, 2022

    Kalli Bidiyon Sabuwar Rawar Da Safara’u Tayi Wanda Ta Jawo Mata Matsala Wajen Mutane

    November 24, 2022

    Kalli Abinda Mutane Suka Yiwa Hamisu Breaker Lokacin Da Ya Kaiwa Mahaifiyarsa Ziyara

    November 21, 2022

    Haryanzu Babu Namijin Da Yazo Mun Da Maganar Aure, Wata Jaruma Ta Koka Kan Rashin Mijin Aure

    November 17, 2022

    Bidiyon Yadda Amarya Taki Sumbatar Ango A Gaban Jama’a Saboda Yana Warin Baki

    November 17, 2022

    Kalli Abinda Jaruma Momee Gombe Da Wani Jarumi Sukayi A Gidan Gala Ko Kunya Babu

    November 15, 2022
    View 1 Comment

    1 Comment

    1. Pingback: Babba Burina Shine Na Zama Kamar Davido Inji Safara’au Safaa - Amihad.com

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.