Close Menu
    AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    News

    Sha’awarmu Ta Motsa Muna Bukatar Mazan Da Zasu Kwanta Damu Inji Matan Gidan Yari

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiOctober 30, 2022No Comments1 Min Read

    Wasu mata masu matukar bukatar jima’i da ke gidan yarin Malindi Kilifi a kasar Kenya sun roki gwamnatin kasar da ta saka sabuwar doka da za ta bar su jin dadin junansu da mazansu yayin da suka kai musu ziyara, jaridar pulse.ng ta ruwaito.

    Matan sun bayyana a matse ne kuma cikin takura yayin da suka bayyana wannan bukatar ga gwamnatin kasar.

    Daya daga cikin ‘yan gidan yarin, Sofia Swaleh, wacce ke fuskantar hukuncin daurin rai da rai tayi magana a madadin ‘yan uwanta mata na gidan.

    Kamar yadda ta ce, lokacin da ake ba mazansu na ganinsu yayin da aka kawo musu ziyara yayi kadan. Hakazalika basu samun damar kwanciya da mazansu din.

    Related Posts

    Tofah Bayan Ganin Bidiyon Tinubu Yana Motsa Jiki, Malmai Sun Fara Zazzago Martani

    January 11, 2024

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2025 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.