AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Tofah Bayan Ganin Bidiyon Tinubu Yana Motsa Jiki, Malmai Sun Fara Zazzago Martani
    Education

    Tofah Bayan Ganin Bidiyon Tinubu Yana Motsa Jiki, Malmai Sun Fara Zazzago Martani

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiOctober 5, 2022Updated:October 5, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Bayan bullar bidiyon dan takarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a shafukan sada zumunta lokacin da yake motsa jiki ya jawo masa abun magana. Binciken Amihad.com ya tabtar mana da cewa an saki wannan bidiyon don a tabbatarwa al’ummar Nigeria cewa Tinubu lafiyarsa kalau kamar yadda ake zarrgin bashi da lafiya.

    Sai dai hakan baisa mutane sun amince da wannan lamari ba inda wasu mutane suke cewa wannan bidiyo da aka sake tsohon bidiyo ne  a daukoshi ake yada karya wa mutane.

    Hakan yasa wasu malamai suma sukace baza’a barsu a baya ba suma sai sunyi nasu martanin kan wannan lamarin. Kamar yadda zakuji daga bidiyon da zamu kawo muku a kasa.

    Mabiyan amihad.com in baku manta ba a baya mun kawo muku labarin cewa dan takarar shugaban kasa Bola Tinubu yace Ina Da Karfin Jiki, Lafiyayye Ne Ni.

    Tinubu dai ya bar Nijeriya zuwa kasar Ingila, lamarin da ya haifar da cece-ku-ce a kan cewa tafiyar tasa ba za ta rasa nasaba da rashin lafiya mai tsanani ba, musamman ma a lokacin da ya fito fili a lokacin rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya da daukacin ‘yan takarar shugaban kasa da jam’iyyunsu suka yi.

    Amma a cikin faifan bidiyon, wanda ya wallafa a shafin sa na Twitter da aka tabbatar, Tinubu ya kuma bar wani takaitaccen sako, yana mai cewa, “Da yawa sun ce na mutu; wasu kuma na cewa na janye daga yakin neman zaben shugaban kasa. To… a’a.

    “Wannan ita ce gaskiya: Ina da ƙarfin jiki, ina cikin koshin lafiya kuma a shirye nake na bauta wa ‘yan Nijeriya tun daga ranar farko da na zama shugaban kasa.”

    Ga bidiyon nan sai ku kalla

    Sakamakon rahotannin da ake zarginsa da rashin lafiyarsa, kungiyar yakin neman zaben jam’iyyar APC ta karyata jita-jitar, tare da nuna cewa Tinubu na cikin koshin lafiya.

    Da yake mayar da martani ga wani hoton bogi da ya karade kafafen sada zumunta da ke nuna cewa Tinubu ba shi da lafiya, daraktan yada labarai da wayar da kan jama’a na kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bayo Onanuga, ya bayyana a shafinsa na Facebook cewa: “Ku kalli tagar gilashin sa. Bari in tabbatar wa ‘yan Nijeriya masu son sanin inda Tinubu yake. Yana Landan, a gidansa.

     

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yobe State University, ABU collaborate on 12 months IJMB programm

    December 15, 2022

    Apply For Michael Taiwo Annual Scholarship for Graduate and Undergraduate Study

    December 13, 2022

    Why Schools Need Virtual Reality Technology Today

    October 7, 2022

    How Safe Is Your Data When Applying For An Online Payday Loan?

    October 7, 2022

    How to prepare well for the start of the school year?

    October 6, 2022

    Top 15 Universities In Nigerian In 2022

    October 6, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.