AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Tsohon Daya Auri Jikarsa Yaki Yarda Ya Saketa Saboda Wannan Dalili
    News

    Tsohon Daya Auri Jikarsa Yaki Yarda Ya Saketa Saboda Wannan Dalili

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiJuly 19, 2022Updated:October 18, 20221 Comment1 Min Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Wani tsoho, Alhaji Musa Tsafe dake karamar hukumar Tsafe a jihar Zamafara, ya ki amince wa ya saki wata Jikarsa da ya aura tsawon shekaru 20.

    Alhaji Musa ya yanke shawarar kin sakin jikar tasa ce mai suna Wasila Isah Tsafe ‘yar shekara 35 bayan an sanar da shi cewa auren na su haramtacce ne.

    Matar tasa, Wasila Tsafe, ta haifar wa Alhaji Musa ‘ya’ya 8.

    An rahoto cewa, an sanar da Masarautar Tsafe kan maganar auren, inda dattawan afadar suka yiwa Alhaji Musa kiranye, bayan gudanar da bincike aka sheda wa Alhaji Musa cewa, auren na sa da jikarsa bisa sharudan addinin musulunci haramtacce ne.

    Hakazalika, Malaman addinin musulunci sun shawarci Musa ya saki Jikarsa da yake aure, Wasila Tsafe amma lamarin ya cutura ga Alhaji Musa Inda yace hakan ba za ta sabu ba.

    Biyo bayan tirjiyar da Alhaji Musa ya yi, Hukumar Hisba ta karamar huíikumar Tsafe ta maka Alhaji Musa kara a gaban Babbar kotun shari’ar Musulunci dake Jihar Zamfara.

    kotun ta sa ranar da 21 ga watan Yulin 2022 ranar sauraron karar.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022

    Yadda Aka Kama Malamin Addini Yana Lalata Da Yan Mata Biyu Yan Uwan Juna

    November 23, 2022
    View 1 Comment

    1 Comment

    1. Khadija saleh on August 7, 2022 10:47 pm

      Allah ya kyauta da ya saketa aganina yafi ai

      Reply

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.