AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Wadannan Sune Manyan Dalilan Dayasa Sanatoci Suke Kokarin Shige Buhari Daga Mulki
    News

    Wadannan Sune Manyan Dalilan Dayasa Sanatoci Suke Kokarin Shige Buhari Daga Mulki

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiAugust 4, 2022Updated:August 4, 20221 Comment2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Sanata mai wakiltar mazabar Bauchi ta arewa, Sanata Adamu Bulkachuwa na Jam’iyyar APC mai mulki, ya bayyana dalilansu na yunkurin tsige gwamnatin shugaba Muhammad Buhari.

    Daga cikin dalilan da ya bayyana a wata hira da yayi ta musamman da kamfanin labarai na BBC Hausa, yace, “Mun bi Dokar Kasa, wacce ta bamu dama mu bawa shugaban kasa damar samun cikakken ‘yan ci na shawo kan kalubalen tsaro, kuma mun ba shi kudade isassu.

    “Tsarin mulki ya bamu dama, in munyi iyaka yin mu, to mu zauna mu gaya wa shugaban kasa Gaskiya, cewa ya gaza.

    “Don haka, muka zauna muka tattauna, muka yanke shawarar mu ba wa shugaban kasa makonni 6 na tafiya hutun mu, akawo sauyi ga kalubalen tsaro kafin mu dawo, wanda Mun gode Allah mun fara ganin sauye-sauye a hedikwatar tsaro ta Jami’an soji.

    “Duk Sanatoci sun yarda sai ‘yan kalilan da tsige shugaba Buhari bisa dokar kasa in ba a samu sauyi ba a fannin tsaron Kasar nan har muka dawo.”

    A Wani Labari Kuma Buhari Ya Ja Kunnen Hafsoshin Tsaron Nijeriya Cewa “Asarar Rayukan Ya Isa Haka”

    Shugaban, a wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban, Garba Shehu, ya fitar a ranar Talata, bayan rahotannin da aka samu kan asarar rayuka da dama a hare-haren, ya kuma kara ba da tabbacin goyon bayan gwamnatin tarayya ga jihohi, inda ya kara da cewa “Mun ba Shugabannin tsaro cikakken ‘yanci don kawo karshen ‘yan Ta’adda da munanan ta’asarsu.”

    “Na yi Allah-wadai da wadannan munanan hare-haren a kasar nan. Ina so in tabbatar wa jihohi cewa duk wani goyon baya da ya dace, don kawo karshen Hare-haren ‘yan Ta’adda daga gwamnatin tarayya zamu tabbatar musu.

    “Damuwa ta a kullum tana tare da iyalan Wadanda suka rasa ‘yan uwansu da abokansu.

    “Allah ya sa wadanda suka ji rauni su warke cikin gaggawa,” in ji shugaba Buhari.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022

    Yadda Aka Kama Malamin Addini Yana Lalata Da Yan Mata Biyu Yan Uwan Juna

    November 23, 2022
    View 1 Comment

    1 Comment

    1. Abduljalal on August 12, 2022 3:46 pm

      Allah wadaran gwamnatin buhari

      Reply

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.