Close Menu
    AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    News

    Yadda Aka Kama Mace Da Namiji Suna Lalata A Idon Jama’a A Zamfara

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiSeptember 18, 2022Updated:October 4, 2022No Comments1 Min Read

    Jami’an Hisbah a Jihar Zamfara sun kama wasu mutum biyu mace da namiji waɗanda ake zarginsu da lalata a tsakiyar wata tashar mota da ke birnin Gusau na Jihar Zamfara.

    Kafar watsa labarai ta PRNigeria ta ruwaito cewa waɗanda ake zargin sun yi lalatar ne tsirara ba tare da la’akari da wani na kallonsu ba.

    Sakamakon haka ne jama’ar da ke tashar motar suka yi sauri suka ankarar da jami’an Hisbah waɗanda a cikin gaggawa suka isa tashar suka yi awon gaba da su.

    Waɗanda suka shaida lamarin sun ce lamarin ya faru ne bayan namijin ya ƙalubalanci matar kan cewa ya fi ta rashin kunya, inda ita ma ta ƙalubalance shi, wanda daga nan suka soma wannan aika-aika.

    https://amihad.com/wp-content/uploads/2022/09/An-Kamasu-A-Kan-Hanya.mp4

    Tuni dai aka gurfanar da waɗanda ake zargin a gaban Kotun Shari’ar Musulunci ta Kankuri da ke garin Gusau.

    Related Posts

    Tofah Bayan Ganin Bidiyon Tinubu Yana Motsa Jiki, Malmai Sun Fara Zazzago Martani

    January 11, 2024

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2025 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.