AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Yadda Aka Kama Mijin Daya Ajiye Budurwasa Wanda Yayi Karyar Kanwarsce A Dakin Matarsa Yana Lalata Da Ita
    News

    Yadda Aka Kama Mijin Daya Ajiye Budurwasa Wanda Yayi Karyar Kanwarsce A Dakin Matarsa Yana Lalata Da Ita

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiNovember 2, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Alkalin wani kotu dake Oke-Ogbere a garin Ibadan, na jihar Oyo ya warware auren wata mata mai suna Temilade Oyeyemi da mijin ta Ayo Oyeyemi a ranar Alhamis.

    Alkalin kotun mai suna Sulaiman Olaniyi ya warware auren ma’auratan ne a dalilin gamsassun shaidu da aka bayyanar a gabansa wanda suka nuna cewa lallai Ayo makaryaci ne kuma maciyi amanar matarsa ne.

    Temilade mai shekaru 28 ta bayyana wa kotu yadda mijinta ya ci amanar ta bayan ya gabatar da budurwarsa a matsayin kanwar mahaifiyarsa wa ita da iyayenta.

    ” Wannan na daga cikin dalilan da yasa iyaye na suka amince mu yi aure shekara uku da suka wuce.

    Temilade ta ce ta fara fahimtar karya da cin amanar da Ayo yayi mata ne wata ranar da da dare bayan auren su inda ta gan shi kuru-kuru yana saduwa da matar da ya gabatar a matsayin kanwar mahaifiyar sa.

    ” Kafin wannan rana dama kullum idan dare ya yi sai ya tashi daga kan gadon da muke kwance tare ya koma kasa inda wannan mata ke kwance. Idan na yi magana sai yace ai ya kwanta a kasa ne sabo da zafi ya yi yawa.

    “Bayan na samu ciki sai ya juya min baya ya fara tozarta ni ya daina kula ni kwata-kwata.

    Shi kan sa Mahifin sa da ya bayyana a kotun dakan sa ya roki kotu da ta raba wannan aure, domin cin amanar ta yi yawa.

    ” Ayo ya bani kunya sannan ya tozartani a idunun duniya ace a a matsayin sa na da na. Dama can ya dai na kulawa da ni, hasali ma kawai ganin sa muka yi wai har yayi aure ya na ma da da.”

    Sai dai kuma Ayo ya karyata wannan zargi da ake masa. Ya ce duk zuki ta malle ne ba haka bane.

    Yace ” Tun da na auri Temilade ni ne wanki, ni ne shara kuma ni ne nake fita in nemo na kawo mata. Ba irin wannan magana.”

    A karshe alkalin kotun Sulaiman Olaniyi ya raba auren, sannan ya ce ita Temi ne zata ci gaba da rike dan nasu.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022

    Yadda Aka Kama Malamin Addini Yana Lalata Da Yan Mata Biyu Yan Uwan Juna

    November 23, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.