Close Menu
    AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Family & Relationships

    Yadda Aka Kama Uba Yana Lalata Da Yar Cikinsa Bayan Ya Bata Kwaya

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiOctober 9, 2022No Comments1 Min Read

    Wani mutum da ake zargin ya ba ’yarsa kwaya, sannan ya yi mata fyade ya shiga hannun ’yan sanda a jihar Ogun.

    Mutumin, mai shekara hamsin ya shiga hannun jami’an kungiyar tsaro ta Jihar Ogun, mai suna So-Safe da ke Karamar Hukumar Ifo ta Jihar Ogun a ranar Alhamis.

    Kakakin kungiyar tsaron, Moruf Yusuf ya shaida wa ’yan jarida a garin Abeokuta a ranar Juma’a, cewa, “Rundunar mu ta samu wani kira na gaggawa a inda ake fada mana cewa mutumin ya yi wa ’yar cikinsa fyade,”.

    Ya ce da kyar kwamandan yankin ya kwato wanda ake zargi daga fusatattun jama’ar wurin da ke kokarin kashe shi, bayan jin abin da ya aikata.

    ‘Yar wanda ake zargi, wacce aka boye sunanta, ta zargi babanta da cewa, wannan ba shi ne karon farkon ba da yake yi mata haka ba.

    Tuni dai kungiyar tsaron ta mika wanda ake zargi hannun ’yan sanda.

    Related Posts

    Yadda Kanin Miji Ya Dirkawa Amaryar Yayansa Ciki A Nasarawa

    November 19, 2022

    Sati Biyu Kacal Da Yin Aure Amarya Ta Bukaci Ango Ya Saketa Saboda Baya Iya Gamsar Da Ita A Kan Gado

    November 18, 2022

    Yadda Ake Kwalliyar Maida Tsohuwa Yarinya

    November 7, 2022

    Lokuta Da Yawa Maza Yan Iska Sunfi Iya Soyayya Wata Budurwa Ta Kira Ruwa

    November 5, 2022

    Yadda Ango Yayi Dawowar Bazata Ya Kama Matarsa Da Babban Abokinsa Suna Cin Amanarsa

    November 4, 2022

    Bidiyon Hira Da Matar Da Take Auren Maza Biyu Kuma Suke Kwana Kan Gado Daya

    November 3, 2022
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2025 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.