Close Menu
    AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    News

    Yadda Aka Matashin Da Yayi Fice Wajen Satar Wayar Wutar Lantarki A Kano

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiNovember 17, 2022No Comments1 Min Read

    Jami’an Hukumar Sibil Difens (NSCDC), sun cafke wani matashi mai shekara 23 bisa zargin satar wata wayar lantarki a Karamar Hukumar Nassarawa a Jihar Kano.

    An tabbatar da kamen ne a wata sanarwa da kakakin hukumar na jihar, DSC Ibrahim Idris-Abdullahi, ya fitar ranar Alhamis a birnin na Dabo.

    Ya ce wanda ake zargin ya shiga wani gini ne da ke kan titin Bompai da ke yankin Karamar Hukumar Nassarawa, inda aka kama shi yana yanko wayar wutar mai tsayin mita 21.

    “Wanda ake zargin, wanda ke zaune a unguwar Yakasai a Kano, an kama shi ne a yayin da jami’an tsaron da ke cikin harabar gini ke aiki suka hange shi,” inji shi.

    Idris-Abdullahi ya ce an kammala bincike kan lamarin kuma nan ba da jimawa ba za a gurfanar da wanda ake zargin a gaban kotu.

    Related Posts

    Tofah Bayan Ganin Bidiyon Tinubu Yana Motsa Jiki, Malmai Sun Fara Zazzago Martani

    January 11, 2024

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2025 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.