Close Menu
    AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    News

    Yadda Akan Kama Matashin Da Yayi Fice Wajen Lalata Yan Mata Da Sunan Nema Musu Aiki

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiOctober 11, 2022No Comments1 Min Read

    Wani mutum da ke yaudarar mata masu neman aiki yana yin lalata da su ya fada a komar jami’an tsaro.

    ’Yan sanda sun cafke mutumin mai shekara 50 ne bayan ya rika yaudarar mata masu neman aikin gwamnati yana musu alkawarin tare da kai su otel yana yin lalata da su.

    ’Yan sanda a Bayelsa sun gano dan damfarar yakan yi sojan gona ne a matsayin jami’in gidan gwamnatin jihar, inda yake yaudarar mata tare da yi musu alkawarin aiki.

    Kakakin Rundunar ’Yan Sandan jihar, SP Asinim Butswat, ya ce asirin dan damfarar ya cika ne bayan daya daga cikin ’yan matan ta kai kara, aka cafke shi a unguwar Opolo da ke garin Yenagoa.

    Ya ce a halin yanzu ana ci gaba da gudanar da bincike gabanin gurfanar da wanda ake zargin a gaban kotu.

    Related Posts

    Tofah Bayan Ganin Bidiyon Tinubu Yana Motsa Jiki, Malmai Sun Fara Zazzago Martani

    January 11, 2024

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2025 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.