AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Yadda Uba Ya Yanke Hannun Jaririnsa Mai Wata 2 Saboda Yawan Kuka
    Family & Relationships

    Yadda Uba Ya Yanke Hannun Jaririnsa Mai Wata 2 Saboda Yawan Kuka

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiOctober 28, 2022No Comments1 Min Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Wani magidanci ya lakada wa jaririn dansa mai wata biyu da haihuwa duka, har ya karya masa hannu saboda ya hana shi barci.

    Dukan kawo wukan ya karya hannun daman jaririn tare da yi masa mummunan rauni wadanda suka yi sanadiyar yanke hannun a Cibiyar Lafiya ta Tarayya da ke Owerri, Jihar Imo.

    Magidancin ya yi amfani da hangar rataye kaya ne ya rika jibgar jaririn, saboda kukan da yake tsalawa ya hana shi barci.

    Hukumar Kare Hakkin dan Adam ta Kasa (NHRC) tabukaci Rundunar ’Yan Sanda ta Jihar Imo ta cafke mutumin, da ya yi jaririnsa mai wata biyu da haihuwa wannan aika-aika.

    Hukumar ta yi kiran ne tare da da kungiyar Mata Yan Jarida (NAWOJ) da mahaifar jaririn, suna masu neman a kwato masa hakkinsa daga wannan rashin imani da mahaifinsa ya nuna masa.

    Shugabar NAWOJ Reshen Jihar Iko, Dokta Dorothy Nnaji wadda ta ziyarci jaririn da mai jegon a asibiti ta ce shekarun mahaifin yaron 31 kuma dan asalin kauyen Amiril da ka Karamar Hukumar Isu ta jihar ne.

    Related

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Kanin Miji Ya Dirkawa Amaryar Yayansa Ciki A Nasarawa

    November 19, 2022

    Sati Biyu Kacal Da Yin Aure Amarya Ta Bukaci Ango Ya Saketa Saboda Baya Iya Gamsar Da Ita A Kan Gado

    November 18, 2022

    Yadda Ake Kwalliyar Maida Tsohuwa Yarinya

    November 7, 2022

    Lokuta Da Yawa Maza Yan Iska Sunfi Iya Soyayya Wata Budurwa Ta Kira Ruwa

    November 5, 2022

    Yadda Ango Yayi Dawowar Bazata Ya Kama Matarsa Da Babban Abokinsa Suna Cin Amanarsa

    November 4, 2022

    Bidiyon Hira Da Matar Da Take Auren Maza Biyu Kuma Suke Kwana Kan Gado Daya

    November 3, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.