AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Yadda Wata Tasa Akayi Garkuwa Da Mijinta Ta Karbe Kudin Fansa Daga Hanun Masu Garkuwa
    News

    Yadda Wata Tasa Akayi Garkuwa Da Mijinta Ta Karbe Kudin Fansa Daga Hanun Masu Garkuwa

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiSeptember 5, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Wani labari da yake shigowa amihad.com daga jihar AkwaIbom ƴan sanda sun damke wata mata da ta haɗa baki da wasu ƴan iskan gari suka yi garkuwa da mijin ta mai suna Emmanuel Usenekong.

    Kamar yadda jaridar Premium Times ta rawaito Kwamishinan ƴan sandan jihar Olatoye Durosinmi ya bayyana cewa an tuni har an cafke ɗaya daga cikin waɗanda suka yi garkuwa da wannan magidanci kuma har ya fallasa komai

    ” Bayan sun zo har gida sun yi garkuwa da Usenekong sai suka kai shi can wani wuri suka ajiye shi. Daga nan sai suka fara neman ƴan uwan sa su biya kuɗin fansa.

    ” Da farko sun nemi a biya su naira miliyan 10 ne kafin du sake shi, amma hakan bai yiwu ba. Daga karshe dai sai suka amince da naira miliyan 2.

    ” Bayan an kawo musu kudin ne suna rabo, sai wannan magidanci ya sulale daga inda yake ajiye ya arce cikin daji har wasu suka tsince su suka haɗa shi da ƴan sanda masu sintiri.

    ” Daga nan sai ƴan sandan suka bi sawun waɗannan mutane suka iske su suna ta rabon kuɗi. Ganin ƴan sanda sun diro sai suka arce amma kuma Allah ya basu sa’an cafke ɗaya daga cikin su.

    ” Shi wannan da aka kama cikin waɗanda suka sace mutumin ne ya fallsa komai, ya ce matar mutumin ne ta kitsa komai, yadda za su sace maigidanta da kuma kuɗin da za su caji ƴan uwan sa su biya.

    Ƴan sanda sun ce matar magidanci ta amsa laifi cewa ita ce ta kitsa sace mijin ta, kuma ta yi haka ne saboda baya bata kuɗin kashe masu kauri.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022

    Yadda Aka Kama Malamin Addini Yana Lalata Da Yan Mata Biyu Yan Uwan Juna

    November 23, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.