AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Home » Zan Iya Sadaukar Da Kafa Ta Daya Ga Fatima, Inji Ibrahim Abubakar Funtua
    News

    Zan Iya Sadaukar Da Kafa Ta Daya Ga Fatima, Inji Ibrahim Abubakar Funtua

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiSeptember 2, 2022No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email
    Share
    Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Pinterest Email

    Zan Iya Sadaukar Da Kafa Ta Daya Ga Fatima, Cewar Ibrahim Abubakar Funtua

    “Da likitoci za su tabbatar min da cewa idan aka cire kafata daya za ta iya yi wa Fatima wadda ta rasa kafarta a Sokoto, Wallahi da na ba ta. Amma ina sauraren karin bayani daga kwararrun likitoci”, cewar Ibrahim Funtua.

    Fatima tana neman taimako mutane duba yadda sunkaje kotu amma sai labari ya chanza na rashin halarta alkali kotu tare da hana manema labarai daukar rahoto a wajen wanda ya nuna cewa Fatima bazata samu adalci a wannan kotu ba duba da yaron dan wasu sune.

    Fatima tana cigaba da haduwa da jarabawa bayanda mumunar kariyar da samu a kafarta sanadiyar tukin ganganci da wani matashi yayi a sokoto.

    Bayan Kai Fatima asibiti da Yanke kafar a yanzu haka Fatima na fama da jarabobi guda ukku da suke naiman agajin gaggawa, Fatima na fama da shari’a,rashinkudi da fuskantar kara yankewar kafarta saboda kwayoyin cuta da sukeci gaba da mamaye kafarta saboda rashin yimata igantaccen aiki.

    Sai gashi wata sanarwar da take kara fitowa da zafi zafi ta cewa za’a yanke mata daya kafar yanzu dai subhanah zata kasance bata da kafa ko daya kenan wannan dai abu baiyi dadiba kuma abun dole ka tausaya wa wannan yarinyar da irin wannan kaddarar data sameta.

    Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr WhatsApp Email

    Related Posts

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022

    Yadda Aka Kama Malamin Addini Yana Lalata Da Yan Mata Biyu Yan Uwan Juna

    November 23, 2022
    Add A Comment

    Leave A Reply Cancel Reply

    Check Also

    Ya Kamata Kusan Da Wadannan Tsaruka Na Tallafi Da Ake Bawa Yan Nigeria

    January 27, 2023

    FG Begins SMEDAN ₦1.5m Loan – Application Portal

    January 20, 2023

    How to Obtain an Ecowas ePassport as a Holder of a Nigerian Passport

    January 20, 2023

    Easy Way to Apply for a Visa in Nigeria

    January 20, 2023

    Apply 2023 Microfinance Bank Kaduna Recruitment

    January 20, 2023
    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2023 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.