A kwanakin nan bidiyon wasu dalibai yana ta yawo a kafafen sada zumunta ko kuce ya zagaye duniya, wanda a cikin wannan bidiyo wannan dalibai macce dana miji suke aikata lalata a gaban sauran yan uwansu dalibai a wajen shakatawa bakin ruwa. Some secondary school student were found inside the class during which teacher isn’t in the class playing with their mate. Wani abu da yaba mutane mamaki sannan da takaici kamar yadda suka bayyana, wannan dalibai lokacin da suke aikata wannan abu babu kunya ko tsoron malamansu da iyayensu su gani sannan babu alamun jin nauyin abinda suka aikata…
Author: Lucky Murakami
Kayan Ba da Sha’awa da Aka Yi niyya (TCF) kunshin ne don tallafawa gidaje da Micro, Ƙananan, da Matsakaitan Kasuwanci (MSMEs) waɗanda cutar ta COVID-19 ta shafa. Wurare ce marar riba da aka yi niyya ga ƙananan ‘yan kasuwa don ba da kuɗaɗen mahimman kadarorin kasuwancinsu. Ƙididdigan kuɗin kuɗi shine N2,500,000.00 na tsawon shekaru 3 tare da dakatarwar watanni 6 (wani lokaci kyauta ne da Bankin ya ba abokin ciniki don jinkirta biya).
Finally, getting SMEDAN ₦1,500,000 Fund with low or zero interest rates, at last, is the goal of this portal for every applicant. Now, as you proceed, we are going to show you how you too can access the 2022/2023 ₦1.5m SMEDAN Grants offered by Federal Government. Moving forward, the director-general of SMEDAN, Dr.Dikko Radda, who dropped the hint, yesterday, said the collaboration is determined to fully implement the programme for the benefit of Nigerians.Thus, aims to boost the capacity of micro and small enterprises (MSEs) across the country which has started. As targeted beneficiaries of the programme shall be labour-intensive…
A reputable Microfinance Bank is seeking to hire a Managing Director for the Bank in Southern Kaduna, Nigeria. The successful candidate will be responsible for overseeing the strategic direction and overall management of the bank, as well as developing and implementing effective business plans and policies. Candidates around Southern Kaduna and environs are encouraged to apply. Requirements Bachelor’s degree in a relevant field (e.g., finance, business, economics). Relevant professional qualification will be an added advantage. Minimum of 12 years of work experience, with 5 years in a senior management position in financial services, preferably in the microfinance bank industry. Must…
Shin kuna neman bashi da kuma tallafin Gwamnatin Tarayya cikin gaggawa? Idan hakane, mun tattara jerin basussuka daga gwamnatin tarayya waɗanda zasu iya taimaka muku fara rayuwa da kuma dorewar kasuwanci. Kodayake annobar COVID-19, ta kawo nakasu a ci gaban tattalin arzikin duniya, gwamnatoci suna ba da lamuni da bashi don tallafawa yan kasuwa da kuma magidanta. Kuna neman lamuni mai sauƙi don kasuwancin ku ko watakila don dangi da iyalanku? Gwamnati da kamfanoni masu zaman kansu suna buƙatar ku fiye da kowane lokaci don ganin sun farantawa kowa rai. Kusan kashi 43% na kasuwancin sun rufe na ɗan lokaci,…
Wata matar aure ta bayyanawa wata kotu dake kare hakkin da cin zarafin yara a jihar Lagos yadda mijinta ke bata maganin barci domin ya rika yin lalata da yar kanwarsa da take zaune a hannun mu tun tana yarinya. Matar mai suna Aderemi Faleye ta ce mijinta Likita ne mai suna Femi Olaleye kuma yarinyar tun tana karama muke rikonta har ta girma duka a hannun mu. Ta Kara da cewa minji nata ya dade yana yin lalata da yarinyar tun tana da shekaru 16 a duniya wanda Kuma yanzu ta cika shekara 18 da haihuwa. Tace a kullum…
Richard Nana Sam, dan kasar Ghana ne wanda ransa yayi matukar baci, sanadiyyar wani lamari dake wakana a gidan shi, wanda ya yanke shawarar fallasa wa a kafafan sada zumuntar zamani, da sa ran samun mafita. Yayin bada labarin kalubalen da yake fuskanta a wata sananniyar kungiyar ‘yan Ghana dake da shafi a Facebook, ya kwashe labarin tun daga farko har karshe. Legit na ruwaito Richard ya bayyana yadda yayi wa yaran shi tagwaye (namiji da mace) masu shekaru 19 hayar malamar da za ta dunga koya musu karatu a gida. Malamar ta ce, tana dauke da ciki wata uku…
Wani dalibin ajin karshe a Jami’ar Tarayya ta Kashere da ke Jihar Gombe, Nalkur Zwalnan Lar ya kashe kansa saboda ya gaza mallakar wayar salula ta naira dubu hamsin. Wakilinmu ya ruwaito cewa, Nalkur ya kashe kansa ne a unguwar Santuraki da ke garin Kashere a daren ranar Laraba. Majiyar rahoton ta ce dalibin wanda ke karatu a Tsangayar Nazarin Koyarwa ya kashe kansa ne bayan ya sha guba, kuma bayan hakarsa ba ta cimma ruwa ba ya rataye kansa a jikin wata itaciya. Cikin wani sako da ya rubuta da hannunsa kafin wannan danyen aiki, dalibin ya yi wa…
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta gurfanar da wani matashi dan shekara 24 mai suna Clement Joseph da ke zaune a Koropka, Chanchaga, a unguwar Minna, babban birnin jihar, bisa zarginsa da nuna kansa a matsayin likita, tare da yiwa wasu mata hudu ciki a jihar. An kama Joseph ne a ranar Asabar, 6 ga Nuwamba, 2022 bisa ga bayanan da aka bai wa ‘yan sanda. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, PPRO, DSP Wasiu Abiodun, ya bayyana haka a Minna. Ya ce an kama wanda ake zargin ne da laifuka uku da suka hada da yin…
Kotu a jihar Legas ta yanke hukuncin ɗaurin rai-da-rai kan wani uba da ya yiwa diyarsa fyaɗe tare da abokinsa. Uban da aka bayyana sunansa da Adewale Ibitoye da abokinsa Moses Oruke sun rinƙa yiwa ɗiyarsa mai shekara 14 fyaɗe har ta kai ga su sun yi mata ciki. Alkaliya Abiola Soladoye ta yanke musu hukuncin ne bayan kotu ta tabbatar mutanen biyu sun aikata laifin da ake zarginsu da shi. Alkaliyar ta yi alla-wadai da wannan kazamin cin zarafin kan ɗiyar da mutum ya haifa, la’akari da yadda suka rinƙa lalata da yarinyar na tsawon lokaci babu tausayi. Yarinyar…