Close Menu
    AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    News

    Kalli Yadda Hausawa Suke Rayuwa A Kudancin Najeriya Abun Takaici

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiNovember 6, 2022No Comments1 Min Read

    Rayuwar malam bahaushe a kudancin Najeriya.

    Irin rayuwar da mutanen mu keyi kenan idan sun fita nema musamman a kudancin ƙasar nan.

    Dubi yadda suke kwana a wulaƙance a bakin titi kuma cikin Baro suke kwance abin su, suna ta sharɓar bacci abin su.

    Kuma duk suna yin hakane don suga sun rufawa iyalinsu asiri, amma duk da irin wannan ƙoƙarin da suke yi matar malam Bahaushe ba ta gani, ba taƙi ba gobe ta buɗe baki tace maka me ka taɓa min amma wasu daga ciki matan malam bahaushe ɗin.”

    Related Posts

    Tofah Bayan Ganin Bidiyon Tinubu Yana Motsa Jiki, Malmai Sun Fara Zazzago Martani

    January 11, 2024

    Yadda Wata Matar Aure Ta Kama Mijinta Yana Cin Amanarta Ba Kunya Ba Tsoron Allah

    December 25, 2022

    Karshen Duniya Yazo: Yadda Dalibi Ya Dirkawa Malamarsa Ciki

    December 12, 2022

    Wani Dalibi Ya Kashe Kansa Saboda Ya Kasa Mallakar Wayar Naira Dubu Hamsin

    November 27, 2022

    An Kama Likitan Bogi Daya Dirkawa Yan Mata Hudu Ciki

    November 26, 2022

    Yadda Mahaifiyar Budurwa Tasa Saurayi Ya Dirkawa ‘Yarta Ciki

    November 25, 2022
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2025 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.