Close Menu
    AMIHAD.COM
    • Admission
    • Education
    • Finance
    • Scholarship
    • Tech
    • Visa
    AMIHAD.COM
    Family & Relationships

    Magidancin Nan Mai Mata 4 Da Yara 19 Ya Sake Samun Karuwa

    Lucky MurakamiBy Lucky MurakamiOctober 4, 2022No Comments1 Min Read

    Ranar Da Na Kara Auren Mata Ta Hudu, Ranar Na Aurar Da Diyata Kuma Ranar Aka Yi Suna A Gidana An Haifa Jariri Cikon na 19.

    Malam sulaiman kenan wanda ya kasance malami ne a kolejin Ilimi ya bayyana farin cikinsa akan irin abin Alkhairi daya sameshi.

    Malam sulaiman yana daya daga cikin mutane masu iyali da yawa da sukayi suna a S hafukan Sada Zumunta inda mutane da dama suke jinjina masa akan irin namijin kokarin da yakeyi na ciyar da yaya 18 hade da mata 3.

    Malam sulaiman ya bayyana cewa Yanzu Ina Da YaĆ´a Goma Sha Tara Kenan, Cewar Muhammad Sulaiman, Malami A Kwalejin Horas Da Malamai Ta Umar Bin Khattab

    Related Posts

    Yadda Kanin Miji Ya Dirkawa Amaryar Yayansa Ciki A Nasarawa

    November 19, 2022

    Sati Biyu Kacal Da Yin Aure Amarya Ta Bukaci Ango Ya Saketa Saboda Baya Iya Gamsar Da Ita A Kan Gado

    November 18, 2022

    Yadda Ake Kwalliyar Maida Tsohuwa Yarinya

    November 7, 2022

    Lokuta Da Yawa Maza Yan Iska Sunfi Iya Soyayya Wata Budurwa Ta Kira Ruwa

    November 5, 2022

    Yadda Ango Yayi Dawowar Bazata Ya Kama Matarsa Da Babban Abokinsa Suna Cin Amanarsa

    November 4, 2022

    Bidiyon Hira Da Matar Da Take Auren Maza Biyu Kuma Suke Kwana Kan Gado Daya

    November 3, 2022
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    • About Us
    • Contact Us
    • Disclaimer
    • Privacy Policy
    • Terms & Conditions
    Copyright © 2025 AMIHAD.COM | All Right Reserved.

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.