Author: Lucky Murakami

A savant on system network security and information technology with adept leadership skills.

Barkan ku da sake dawowa wannan shafi, jarida kafar Hausamini ta rawaito cewa: Ku Kalli Sabuwar Motar Da Nafisa Abdullahi Ke Hawa Ta Zunzurutun Kudi Naira Milliyan Arba’in (40 Millions Naira) Inda Motar Ta Dauki Hankula, Wani Bidiyo Da Nafisan Ta Wallafa A Shafinta Na Sada Zumunta. Anganta Tana Hawa Wata Sabuwar Mota Kirar Chevrolet. Hakika wannan babban abun burgewa ne wanda da yawa daga cikin jarumai sun saba wallafa irin nasarorin da suka samu a shafukansu na sada zumunta. Sanan sun kara da cewa: Bayan Da Masana Harkar Motar Sugani, Sunyi Ittifakia Kan Cewa Motar Zata Iya Kai Wannan…

Read More

Kamar yadda da yawan mutanen sun kalli bidiyon yadda masu garkuwa da mutanen jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna watannin baya da suka wuce, wanda cikin bidiyon anga yadda masu garkuwa da mutanen suke azabtar da mutanen harda dukansu da bulala. Da yawa daga cikin mutanen suna cikin mawuyacin hali na neman taimako cikin gaggawa kafin wani abu marar dadi yazo ya faru dasu. Sako cikin bidiyo daga bakin Babban Malamin Musulunci Sheikh Bello Yabo Sokoto, yace Buhari wannan rashin tausayin naka ko kaine Fir’auna iyakar abinda zaka iya yi kenan, abin yayi yawa. Bayan Sheikh Bello Yabo mutane da dama…

Read More

Abinda Matan Kannywood sukai a gidan gwamnati ya jawo abun magana ta inda mutane suketa maganganu kala kala akai. An hangi fiskokin manyan jaruman kannywood a gidan gwamnati shin kome sukaje yi Allah masani sai dai kuma ba abin mamaki bane dan an hangesu achan din domin daman suna yiwa gwamnati aiki. Manyan jaruman kannywood din dai sunyi gangami izuwa gidan gwamnatin jihar Kano donmin tattaunawa da gwamna da kuma matar sa a ofishin gwanma dake government house. Anga hutunan su irin su rukayya dawayya dasu fati shu’uma dadai sauran masu ruwa da tsaki acikin masana’antar kannywood ta Kano. [ads1]…

Read More

An kama wani matashi mai suna Haruna Musa yana lalata da wata mata mai tabin hankali a Unguwar Gwari Kwamba da ke Karamar Hukumar Suleja ta Jihar Neja. Kafin ’yan sanda su yi awon gaba da wanda ake zargin, wani hoton bidiyo da wani ganau mai suna John Daniel ya nuna wa wakilinmu, ya nuna cewa ba a kai ga matakin turmi da tabarya ba a kokarin yi wa matar fyade. Sai dai bidiyon ya nuna yadda matashin mai kimanin shekaru 21 ke kokarin zakke wa matar tana tsala ihu, lamarin da ya ankarar da jama’a har aka kai…

Read More

Diniya ina zaki damu, hakika wadannan abubuwa da suke faruwa suna ci gaba da tabbartar mana da cewa duniya tazo karshe. Labarin da muke samu shine wani matashi mai suna Abubakar Hamidu, ya fada komar ’yan sanda a Jihar Gombe kan zargin yi wa kanwarsa fyade. Majiyar amihad.com ta tabbartar mana da cewa matashin mai kimanin shekaru 35 da ke zaune a Unguwar Jauro Abare, ana zarginsa da yin lalata da ’yan uwar tasa har sau biyu a lokuta daban-daban. Da yake gabatar da wanda ake zargin ga manema labarai, Kwamishinan ’Yan sandan Jihar Gombe, Ishola Babatunde Baba’ita, ya ce…

Read More

Labarin da kafar Amihad.com take samu shine wani karamin yaro dai ya taso tun daga jihar Adamawa har kano inda yace yazo gurin ado gwanja yace shi cikakken masoyin sani yanajin wakokin sa da kuma fina finan shi tunba yanzu. Wanda hakan yasa ya taso tun daga jihar Adamawa yazo garin Kano domin ya hadu da mawaki kuma Jarumi Ado Gwanja. Yazo domin haduwa da ado gwanjan kuma sun hadu inda akaga bidiyon haduwar tasu yana yawo hakan yasa hukumar hisba bankado inda yaron yake domin kamasi kuma su mayar da shi gurin iyayenshi a jihar adamawa. Yanzu dai yayin…

Read More

Babban Malamin addinin musulunci a Najeriya kuma Khalifan Kadiriyya na Afirka ya caccaki masallatan juma’an da suke rufe hanya a yayin sallar juma’a da cewa kuskure ne wanda Annabi Sallallahu Alaihi Wa sallam ya yi hani da shi. A yayin karatun littafin hadisi na “Attajul Jami’u Lil’usul Fi Ahaadisir Rasul” da yake gudana a kowanne mako shehin Malamin ya karanto hadisin da ya yi hani da yin salla a wurare bakwai wanda cikinsu har da tsakiyar hanya. “Ba adalci ba ne rufe hanya a yayin sallar juma’a da wasu masallatai ke yi. [ads1] Akwai masu lalura, akwai mara lafiya ko…

Read More

Wata sabuwa Adam a zango da fati washa zasu tashi hankalin masoya a masana’antar kannywood biyo bayan ganin jarumin zai futar da sabuwar waka ita kuma tayi abun mamakin da Babu Wanda hankalin sa baitashiba a jerin masoya. Alumma dai sun fara baiyana alabarkacin bakin su akan sababbin chakwakiya irin wannan a masana’antar kannywood tana faruwa musam man madai a cikin wannan lokacin da Masha hurin jarumin nan Adam a zango. Zai futar da sabuwar waka wacce ba’a taba ganin bata ba a masana’antar kannywood kuma dai masoya suka fara baiyana alabarkacin bakin su sanadiyar cewa yaushe rabon Adam a…

Read More

‘Yan sanda a jihar Anambra a ranar Asabar sun cafke wani mutum mai shekara 30 a duniya bisa zargin yin fyaɗe ga wata tsohuwa mai shekaru 75 a duniya. Jaridar Premium Times ta rahoto cewa, kakakin hukumar ‘yan sandan jihar, Tochukwu Ikenga, shine ya bayyana hakan cikin wata sanarwa ranar Asabar a birnin Awka. Yace wanda ake zargin, wanda ɗan asalin ƙauyen Eyiba ne a jihar Ebonyi, an cafke shine da misalin ƙarfe 4 na yamma ranar Juma’a a ƙauyen Nkwelle Awkuzu. An cafke shi lokacin da yake yiwa tsohuwar fyaɗe Mr Ikenga, yace binciken farko ya nuna cewa an…

Read More

Barkan ku da dawowa wannan shafi me albarka, labarin da muke samu shine wani mutum mai suna sufin zamani wanda akwanakin baya yayiwa matan kannywood waka kuma wakar ta fusata su kuma ta tunzura su. Wanda hakan yasa suka kai shi kara wajen hukumar DSS wato hukumar yan sanda ta farin kaya domin a nema musu hakkin su saboda cin mutuncin da yayi musu. Matashin dai yayi wakar da yake cewa yan matan kannywood basa iya aure kuma wakar ta bazu inda hakan nema yasa yan kannywood suka fusa kuma sukayi kararsa kuma aka kamashi domin abincikeshi. [ads1] Kuma ya…

Read More